fidelitybank

Borno: Zulum ya biya alawus din CJTF da mafarauta

Date:

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya amince da biyan alawus-alawus na wata daya ga dubban masu aikin sa kai da ke yaki da Boko Haram.

Zulum ya bayyana haka ne a ranar Litinin a lokacin da ya karbi bakwancin shugabannin bangarori daban-daban na masu aikin sa kai da masu tsaftar muhalli da ke aiki a cikin birnin Maiduguri da kuma karamar hukumar Jere a jihar.

Gwamnan ya hada da ma’aikatan tsaftar muhalli da ke aikin tsaftace al’ummomin da ‘yan tada kayar baya suka lalata kafin a sake gina su da kuma masu tsafta da ke aiki a cibiyoyin gwamnati da hukumomi.

Ya kuma ce,”A madadin daukacin al’ummar jihar Borno, ina mika sakon godiyarmu a gare ku. Muna godiya na har abada ga dukan sadaukarwar da ku ke yi. Tun daga karfe 6:00 na safe, da yawa daga cikinku kuna kan titunan mu ku na shara”. Inji Zulum.

Kungiyoyin sun hada da Civilian Joint Task Force (CJTF) da kuma mafarautar jihar.

 

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ƴan Bindiga abinci ƙarya ne – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...

Mayakan IS sun yi wa Sojojin Najeriya barna a kwana biyu

Mayaƙan IS sun ƙara kai wa sojojin Najeriya hari,...
X whatsapp