fidelitybank

NECO: Jarabawar  za ta zama tillas a dukannin makarantu  

Date:

Hukumar shirya jarabawa ta kasa (NECO) ta ce ta fara wani yunkuri na ganin cewa jarrabawar ta zama tilas a dukkan jihohin kasar nan.

A cikin wata sanarwa da ta fito daga hannun shugabanta na yada labarai da hulda da jama’a, Mista Azeez Sani, ta bayyana fatan sauran jihohi za su bi bayan gwamnatin Cross River da ta amince da duk wani jarrabawar da NECO ta gudanar ya zama tilas ga dukkan makarantun gwamnati a jihar.

Sani ya ce,”Gwamnan Jihar Cross River, Farfesa Ben Ayade, ya amince da hakan ne biyo bayan bukatar da magatakardar hukumar ta NECO, Farfesa Dantani Ibrahim Wushishi, ya yi a wata ziyarar ban girma da ya kai wa Gwamnan a Calabar”.

Majalisar ta na gudanar da jarrabawar gama gari ta kasa (NCEE) da jarrabawar shaidar kammala karatun boko (BECE) da kuma babbar makarantar sakandare (SSCE).

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp