fidelitybank

‘Yan sanda sun kama dan wasan Manchester da zargin fyade

Date:

‘Yan sandan kasar Burtaniya sun cafke dan kwallon Manchester United, Mason Greenwood bisa zarginsa da aikata fyade da cin zarafi, biyo bayan zarge-zargen da aka yi a shafukan sada zumunta.

‘Yan sandan Greater Manchester sun ce, an sanar da su wasu hotunan kafofin sada zumunta na bidiyon da wata mata ta wallaf da ke ba da rahoton abubuwan da suka faru na tashin hankali.

Sun kara da cewa, za su iya tabbatar da cewa, an kama wani mutum mai shekaru 20 da ake zargi da laifin fyade da kuma cin zarafi.

Sun ci gaba da cewa, ya na wajen su ana ci gaba yi masa tambayoyi, kuma ana ci gaba da bincike a kai.

A baya Manchester United ta ce, dan wasan ba zai koma atisaye ko wasa ba, har sai an sanar da shi.

Kungiyar ta ce, an sanar da su zargin a shafukan sada zumunta, amma ba za su yi wani karin bayani ba, har sai an gano gaskiyar lamarin.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ƴan Bindiga abinci Æ™arya ne – Ƴansanda

Rundunar Æ´ansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaÉ—awa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...

Mayakan IS sun yi wa Sojojin Najeriya barna a kwana biyu

Mayaƙan IS sun ƙara kai wa sojojin Najeriya hari,...
X whatsapp