fidelitybank

‘Yan sanda sun kama dan wasan Manchester da zargin fyade

Date:

‘Yan sandan kasar Burtaniya sun cafke dan kwallon Manchester United, Mason Greenwood bisa zarginsa da aikata fyade da cin zarafi, biyo bayan zarge-zargen da aka yi a shafukan sada zumunta.

‘Yan sandan Greater Manchester sun ce, an sanar da su wasu hotunan kafofin sada zumunta na bidiyon da wata mata ta wallaf da ke ba da rahoton abubuwan da suka faru na tashin hankali.

Sun kara da cewa, za su iya tabbatar da cewa, an kama wani mutum mai shekaru 20 da ake zargi da laifin fyade da kuma cin zarafi.

Sun ci gaba da cewa, ya na wajen su ana ci gaba yi masa tambayoyi, kuma ana ci gaba da bincike a kai.

A baya Manchester United ta ce, dan wasan ba zai koma atisaye ko wasa ba, har sai an sanar da shi.

Kungiyar ta ce, an sanar da su zargin a shafukan sada zumunta, amma ba za su yi wani karin bayani ba, har sai an gano gaskiyar lamarin.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla ÆŠanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An É—age jana’izar Aminu ÆŠantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da É—age jana'izar fitaccen É—ankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp