fidelitybank

Labarai

Rikicin APC: Uwar Jam’iyar APC ta nesanta kanta da tsagin Shekarau

Kwamitin tsare-tsare na jam'iyyar APC (CECPC) ya nesanta kansa da bangaren Sanata Ibrahim Shekarau na jam'iyyar a jihar Kano. Shugaban jam’iyyar na kasa, wanda ya...

Garkuwa da Mutane: Jami’ar Abuja ta dauki ‘yan sintiri da ‘yan Banga da mafarauta

Jami’ar Abuja ta kaddamar da aikin sintiri na awa 24 a cikin harabarta da kewaya ta hanyar amfani da mafarauta da ’yan banga, domin...

Siyasa: Atiku zai san matsayin sa na tsayawa takara a sabuwar shekara

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, ta sanya ranar 21 ga watan Fabrairun 2022, domin yanke hukunci kan ko tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku...

Yajin Aiki: Za mu dauki mataki nan da kwana Biyu – ASUU

Kungiyar Malaman Jami’a (ASUU) ta ce za ta dauki matakin da ya dace nan da kwanaki biyu masu zuwa a kan gwamnatin tarayya, saboda...

Gambia: Ba mu amince da sakamako ba – ‘Yan Adawa

Manyan jam'iyyun adawa a kasar Gambia sun yi watsi da sakamakon zaben shugaban kasa wanda a ka ayyana Adama Barrow a matsayin wanda ya...

Popular

spot_imgspot_img

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]
telegram
X whatsapp