fidelitybank

Rikicin APC: Uwar Jam’iyar APC ta nesanta kanta da tsagin Shekarau

Date:

Kwamitin tsare-tsare na jam’iyyar APC (CECPC) ya nesanta kansa da bangaren Sanata Ibrahim Shekarau na jam’iyyar a jihar Kano.

Shugaban jam’iyyar na kasa, wanda ya bayyana matsayinsa kan taron da aka ce jam’iyar ta gudanar, ta ce ba ta aike da kwamatin zuwa jihar Kano ba.

Sakataren jam’iyyar APC na kasa CECPC, John Akpanudoedehe, wanda ya bayyana hakan a lokacin da ya ke zantawa da manema labarai a Abuja ranar Litinin, ya ce, ba ta da wani kwafin hukuncin da babbar kotun Abuja ta yanke wanda aka ce ta amince da bangaren Shekarau.

PlatinumPost ta rawaito cewa an yi takun-saka tsakanin bangaren Shekarau na APC da bangaren zartaswar APC na jihar Kano, karkashin jagorancin shugabanta, Abdullahi Abbas.

Shugaban jam’iyyar APC da aka sani ya na biyayya ga Gwamna Abdullahi Ganduje.

A wata tattaunawa ta daban, Barista Auwwal Ibrahim wanda ya jagoranci tawagar da ta gudanar da taron majalisar wadda ta samar da Abdullahi Abass a matsayin shugaba, ya shaida wa manema labarai cewa taron da Gwamna Ganduje ya halarta ita ce ta sahihanci.

national news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp