fidelitybank

Amurkawa su yi watsi da karyar Trump – Biden

Date:

Shugaban kasar Amurka, Joe Biden, ya bukaci Amurkawa da su yi watsi da irin karairayin da ya yi musu a jawabin da ya yi a ranar Alhamis don tunawa da cika shekara guda da tayar da rikici na kutsawa fadar gwamnatin Amurka da magoya bayan tsohon shugaban kasar, Donald Trump, su ka yi a ranar 6 ga watan Janairu.

Biden, dan jam’iyyar Democrat, ya kayar da Trump na Republican a zaben 2020, amma tsohon shugaban kasar ya yi karyar cewa an tafka magudi a zaben, kuma jawabin da ya yi makonni biyu gabanin rantsar da Biden da ya bukaci magoya bayansa da su yi fada tare da rura wutar tarzomar da aka yi a Capitol.

Biden da mataimakin shugaban kasa Kamala Harris za su yi magana a Capitol ranar alhamis dinnan kuma Fadar White House ta ce Biden zai dora alhakin ga Trump game da tashin hankalin shekara guda da ta gabata.

Mutane hudu ne suka mutu a ranar tarzomar, yayin da dan sandan Capitol daya ya mutu washegari.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke É—auka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da Æ™arfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar Æ´ansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naÉ—a kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka Æ´anbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe Æ´anbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...
X whatsapp