fidelitybank

Amurkawa su yi watsi da karyar Trump – Biden

Date:

Shugaban kasar Amurka, Joe Biden, ya bukaci Amurkawa da su yi watsi da irin karairayin da ya yi musu a jawabin da ya yi a ranar Alhamis don tunawa da cika shekara guda da tayar da rikici na kutsawa fadar gwamnatin Amurka da magoya bayan tsohon shugaban kasar, Donald Trump, su ka yi a ranar 6 ga watan Janairu.

Biden, dan jam’iyyar Democrat, ya kayar da Trump na Republican a zaben 2020, amma tsohon shugaban kasar ya yi karyar cewa an tafka magudi a zaben, kuma jawabin da ya yi makonni biyu gabanin rantsar da Biden da ya bukaci magoya bayansa da su yi fada tare da rura wutar tarzomar da aka yi a Capitol.

Biden da mataimakin shugaban kasa Kamala Harris za su yi magana a Capitol ranar alhamis dinnan kuma Fadar White House ta ce Biden zai dora alhakin ga Trump game da tashin hankalin shekara guda da ta gabata.

Mutane hudu ne suka mutu a ranar tarzomar, yayin da dan sandan Capitol daya ya mutu washegari.

fg spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun ceto tsohuwa Æ´ar shekaru 80 daga masu garkuwa – Ƴansanda

Rundunar Æ´ansandan jihar Jigawa, ta ce ta ceto wata...

APC na taron kasu ruwa da tsaki

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya za ta gudanar da...

Matatar ÆŠangote ta sake karya farashin fetur

Kamfanin Dangote da ya mallaki matatar mai ta Dangote...

Idan Isra’ila ta kai mana hari Amurka ce – Iran

Ministan harkokin wajen ƙasar Iran ya ce, gwamnatin Tehran...

Kotu ta daure mai kiwon Akuya bayan ta cinye shukokin gwamnatin Kano

Wata kotun majistare da ke Kano ta daure wasu...

‘Yansanda sun dakile yi garkuwa da mutane a Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta dakile wani yunkurin...

‘Yansanda sun dakume ‘Yan Fashi uku a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu ‘yan...

Jarumar Nollywood ta zama sojan ruwar Amurka

Fitacciyar jarumar nan ta Najeriya Grace Bassey wacce a...

Na yi takaicin barin Ancelloti daga Real Madrid – Carvajal

Dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Real...

Mu na shirin yin kawancen jam’iyya – PDP

Majalisar dattawa ta jam'iyyar PDP, ta bayyana shirin jam'iyyar...

Ana zanga-zanga a Binuwai sakamakon harbe Dalibi dan shekara 23

Wata zanga-zanga ta barke a Makurdi, babban birnin jihar...

A na cigaba da farautar Fursunonin Osun da suka tsere

Hukumar gyaran hali ta Najeriya (NCoS) ta ce, ta...
X whatsapp