fidelitybank

Da Dumi- Dumi: ‘Yan bindiga sun kai harin bam a shelkwatar ‘yan sandan Ideato a Imo

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun kai harin bam a shelkwatar ‘yan sandan karamar hukumar Ideato ta Kudu da ke Dikenafai a jihar Imo.

‘Yan bindigar sun kubutar da dukkan mutanen da a ke tsare da su a wurin.

Dandazon maharan sun banka wa wani bangare na ofishin ‘yan sandan wuta da bama-bamai.

Bama-baman sun lalata ofishin gudanarwa a ofishin jami’an ‘yan sanda na shiyya da kuma ofishin karbar baki.

Shugaban kwamitin riko na karamar hukumar Ideato ta Kudu, Fasto Bede Ikeaka ya bayyana kaduwarsa a kan faruwar lamarin.

Mai magana da rundunar ‘yan sandan jihar Imo, Michael Abattam, ya ce har yanzu ba a yi masa bayani ba a kan lamarin. Amm ya yi alkawarin magantuwa ga wakilinmu a nan gaba.

Rahotanni na nuni da cewa, wasu ‘yan banga na yankin sun kama wasu daga cikin wadanda a ke tsare da su.

legits news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp