fidelitybank

Zauren hadin kan Malamai da kungiyoyin addini sun roki KAROTA da ‘yan Adaidaita

Date:

Zauren Hadin Kan Malamai da Kungiyoyin Addinin Musulunci a Jihar Kano sun yi kira ga gwamnatin Jihar da kungiyar direbobin babur mai kafa uku da a ka fi sani da A daidaita Sahu da su sasanta tsakaninsu.

Kiran na zuwa ne a daidai lokacin da yajin aiki direbobin babur din suka fara a Jihar ranar Litinin ya shiga yini na uku.

Cikin zantawa da manema labarai, sakataren Zauren, Dr, Sa’id Ahmad Dukawa ne ya tabbatar da hakan..

Ya ce”Zauren ya damu matuka da halin yajin aikin, matuka baburan ya jefa al’ummar Jihar cikin kangi.

A cewarsa, “Kasancewar wannan yajin aikin ya shafi zirga-zirgar ’yan makaranta da ma’aikata da ’yan kasuwa da marasa lafiya masu zuwa asibiti da sauran al’ummar gari masu bukatu daban-daban, Zauren ya damu matuka da irin hali da al’umma suka shiga a sanadiyyar yajin aikin, musamman duba da yanayin da dama ake ciki na kunci da matsin halin rayuwa.A dalilin hakan, Zaure yana kira ga gwamnati da matuka baburan da su yi la’akari da yanayin da dubban mutane suka fada, su gaggauta zama tare don bibiyar matsalolinsu tare da warware su cikin ruwan sanyi.”

Zauren ya kuma jaddada rokonsa ga bangarorin biyu da su dubi Allah tare da duba halin da al’umma ke ciki na rashin abin hawa a Kano.

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp