fidelitybank

Zamu tura sojojin mu Taiwan domin China – Amurka

Date:

Shugaba Biden ya ce, Amurka za ta tura sojoji domin kare Taiwan idan da China za ta mamaye tsibirin.

Wannan shi ne wani ƙwaƙƙwaran bayani da yayi abin da ya kawo karshen tirka tirka da Amurkan ta jima tana yi akan tsibirin tsawon shekaru.

Da yake jawabi a yayin wata ziyara da ya kai Japan, Mr Biden ya ce Amurka za ta ci gaba da yarda akan manufar China na kasancewa kasa guda.

To amma idan har gwamnatin Chinan ta kawo batun mamaye Taiwan, to kuwa hakan zai kawo babbar matsala a gaba dayan yankin, kuma Amurkan da kawayenta ba za su bari akan ya faru ba bisa la’akari da bin da ya faru a Ukraine.

Da yake goyon bayan shugaba Biden a wajen wani taron manema labarai, fira ministan Japan Fumio Kishida ya ce dole a rinka bibyar duk wasu huldodin China musamman na sojojin ruwanta a yankin Taiwan.

Ya ce dangane da China, za mu rinka bibiyar duk wasu harkokin sojin ruwanta da kuma huldar hadin gwiwarta da Rasha.

Muna matukar sukar duk wani yunkuri na kawo wata matsala a yankunan tekun China na Gabashi da Kudanci.

Tuni mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen China, ya ce kasarsu ta yi amfani da wadannan kalamai yana mai kara da cewa dama Taiwan wani muhimmin yanki ne na China. In ji BBC.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp