fidelitybank

Tsaro: Yawanci daliban bogi ne ke zaune a Danbare – Dr. Idris Rogo

Date:

Shugaban kwamitin tsaro na yankin unguwar Danbare D, a karamar hukumar Kumbotso, Dr. Idris Salisu Rogo, ya ce kusan yankin sun a Danbare yafi kowane waje kalubale a jihar Kano, saboda haka a yanzu haka sun shirya tantance duk wani mutum da zai karbi haya a yankin su.

Dr. Idris Rogo, ya kuma ce a yanzu haka sun hada kai da jami’ar Bayero, domin tantance duk wani dalibi da zai zauna a yankin su.

Dr. Rogo na wannan jawabin ne a lokacin da kungiyar su ta bude sabon ofishin Bijilante, a yankin Danbare.

Ya ce, “Ba za mu yarda Karuwai su tare mana a cikin unguwa ba, saboda haka mun shirya tantance duk wani dalibi a yankin, sakamakon kaso wajen 87 dalibai na bogi ne ke zaune a yankin mu, kuma ba za mu taba yarda da hakan ba, saboda haka mu ka hada hannu da hukumar jami’ar Bayero ta Kano, domin dakile abun”. Inji Dr. Rogo.

A nasa jawabin mai unuguwar yankin, Saifullahi Abba Labaran ya ce,”Mun bude wannan ofishin ne saboda mu dakile duk wasu abubuwan alfasha da a ke gudanarwa a yankin mu, kuma za mu yi aiki tare da ‘yan bijilante, domin samun zaman lafiya mai daurewa a Danbare”.

Da Platinium Post ke tattaunawa da sabon kwamandan yankin Bijilante, Mujitafa Rabilu Muhammad Danbare Dan Inji, ya ce,”Zan yi aiki tsakani na da Allah, saboda na fara aiki ne tun daga matakin kurtu na Bijilante, wanda a yanzu ofishin mu ya zama Unit a tsakiyar gari, za mu yi aiki domin samar da tsaro a Danbare, kuma ba sani ba saboda duk wanda ya yi laifi ko kanina ko dan uwa na za mu ladaftar da su”. Inji Mujitafa.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp