fidelitybank

Matashi ya shiga hannun Bijilante a kan zargin satar kofa

Date:

Rundunar tsaro ta Bijilante a yankin unguwar Gaida a karamar hukumar Kumbotso a jihar Kano, ta samu nasarar kama wani matashi mai suna Mustapha, da satar kofa Kyaure a wani gida da a ke kokarin ginawa a yankin.

Dubun matashin ta cika ne a lokacin da makwabcin da ya ke kusa da kangon ya fito da sanyin Asuba ya kama matashin.

Daga nan kuma ya mika shi zuwa wajen kungiyar Bijilanten yankin, domin daukar mataki a kansa.

Sai dai wanda a ke zargin mai suna Mustapha, ya ce,” Wannan ne karo na farko da na fara daukar kofar mutane, nib a sana’a ta ba ce, kuma wannan shi ne na karshe b azan kara yi ba, na dauki kofar ne domin na siyar na yi bukatun kai na da kudaden da zarar na sayar da kofar”. Inji Mustapha.

A nasa jawabin Kwamandan Bijilanten yankin unguwar Gaida, Shekarau Aliyu Cinnaka ba ka san na gida ba, ya ce,” Za mu dauki mataki a kansa zuwa wajen hukuma, domin daukar mataki na gaba, wajen hana faruwar abun”. A cewar Shekarau.

bbc naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Najeriya na cece-kuce dangane da rasuwar Muhammadu Buhari

Mutuwar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ta bar cece-kuce ga...

Da Ɗumi-Ɗumi: Kashim Shettima zai rako gawar Muhammadu Buhari zuwa Najeriya

Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya rasu. Ya rasu ne...

Ina Tinubu ya ke ya ɓata ba bayani – ADC

Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC, ta soki Shugaba,...

Koriya ta Arewa za ta ba Rasha ƙarin sojoji domin yaƙin Ukraine

Shugaban Koriya ta Arewa Kim Jong Un ya yi...

Jam’iyyar ADC alheri ce ga siyasar Najeriya – Femi Gbajabiamila

Shugaban ma'aikata na fadar gwamnatin Najeriya, Femi Gbajabiamila ya...

Tinubu na yunkurin tauye hakkin ma’aikata – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban ƙasa a Najeriya, Atiku Abubakar, ya...

Trump ya lafta wa ƙasashen Tarayyar Turai da Mexico harajin kashi 30

Shugaban Amurka Donald Trump ya lafta wa ƙasashen ƙungiyar...

INEC ta ce za ta buɗe shafin intanet domin rajistar sababbin jam’iyyu

Huhukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, ta ce nan...

EFCC na neman Rabi’u Auwalu Tijjani ruwa a jallo a Kano

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin...

An gano musabbabin hatsarin jirgin saman Indiya

Masu bincike sun bayyana sakamako na farko-farko game da...

Amurka ta haramta wa shugaban kasar Cuba shiga kasar

Amurka a karon farko ta ƙaƙaba takunkumi kan shugaban...

An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum dubu shida...
X whatsapp