fidelitybank

‘Yan bindiga sun harbe wani mutum a Enugu

Date:

Wasu ‘yan bindiga wadanda ba a iya gano ko su wanene ba, sun harbe wani mutum a Enugu babban birnin Jihar a safiyar yau Litinin.

Mutanen ɗauke da makamai sun fara harbe-harbe tare da cinna wa wasu gidaje wuta, har su ka kashe wani jami’n tsaro na sa-kai.

Ya zuwa yanzu jami’an tsaro sun isa yankin Greece yayin da a ka tura su yankuna daban-daban na birnin.

BBC ta rawaito cewa, wani bidiyo da a ka yaɗa a shafukan sada zumunta ya nuna yadda mutane ke gudun tsira da rayukansu.

An zargi ƙungiyar ‘yan aware ta IPOB da kai harin yayin da su ke ƙoƙarin tabbatar da dokar hana fita a duk Litiin da su ka saka, sai dai ƙungiyar ta musanta zargin ta na mai cewa ta soke dokar da ta kafa.

Lamarin ya tilasta wa mazauna Enugu rufe shaguna da wuraren harkokinsu domin tsira da rayukansu.

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp