fidelitybank

‘Yan bindiga sun harbe wani mutum a Enugu

Date:

Wasu ‘yan bindiga wadanda ba a iya gano ko su wanene ba, sun harbe wani mutum a Enugu babban birnin Jihar a safiyar yau Litinin.

Mutanen ɗauke da makamai sun fara harbe-harbe tare da cinna wa wasu gidaje wuta, har su ka kashe wani jami’n tsaro na sa-kai.

Ya zuwa yanzu jami’an tsaro sun isa yankin Greece yayin da a ka tura su yankuna daban-daban na birnin.

BBC ta rawaito cewa, wani bidiyo da a ka yaɗa a shafukan sada zumunta ya nuna yadda mutane ke gudun tsira da rayukansu.

An zargi ƙungiyar ‘yan aware ta IPOB da kai harin yayin da su ke ƙoƙarin tabbatar da dokar hana fita a duk Litiin da su ka saka, sai dai ƙungiyar ta musanta zargin ta na mai cewa ta soke dokar da ta kafa.

Lamarin ya tilasta wa mazauna Enugu rufe shaguna da wuraren harkokinsu domin tsira da rayukansu.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp