fidelitybank

‘Yan bindiga sun harbe wani mutum a Enugu

Date:

Wasu ‘yan bindiga wadanda ba a iya gano ko su wanene ba, sun harbe wani mutum a Enugu babban birnin Jihar a safiyar yau Litinin.

Mutanen ɗauke da makamai sun fara harbe-harbe tare da cinna wa wasu gidaje wuta, har su ka kashe wani jami’n tsaro na sa-kai.

Ya zuwa yanzu jami’an tsaro sun isa yankin Greece yayin da a ka tura su yankuna daban-daban na birnin.

BBC ta rawaito cewa, wani bidiyo da a ka yaɗa a shafukan sada zumunta ya nuna yadda mutane ke gudun tsira da rayukansu.

An zargi ƙungiyar ‘yan aware ta IPOB da kai harin yayin da su ke ƙoƙarin tabbatar da dokar hana fita a duk Litiin da su ka saka, sai dai ƙungiyar ta musanta zargin ta na mai cewa ta soke dokar da ta kafa.

Lamarin ya tilasta wa mazauna Enugu rufe shaguna da wuraren harkokinsu domin tsira da rayukansu.

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp