fidelitybank

‘Yan Kudu ku daina cin naman Sa – Gwamnan Ondo

Date:

Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya bukaci ‘yan yankin Kudu maso Yamma da su daina cin naman Sa, sakamakon yankin na asarar Naira biliyan 2.5 a kullum.

Kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB) a kwanakin baya ta haramta cin naman Sa da kuma kiwon Shanu a yankin Kudu maso Gabas.

Da ya ke jawabi a wajen wani taro da masu ruwa da tsaki a fannin ilimi na jihar a Akure, babban birnin Ondo, Akeredolu, ya ce, ya kamata al’ummar yankin Kudu maso Yamma su yi la’akari da amfani da naman kaji wajen bukukuwan su.

Gwamnan wanda ya samu wakilcin mai ba shi shawara na musamman kan harkokin noma, Akin Olotu, ya ce, naman kaji ya fi naman Sa lafiya, kuma hakan zai bunkasa tattalin arzikin yankin.

“Shugaban ya ce ku shuka abin da ku ke ci ku ci abin da ku ka noma. Na kasance mai ba da shawara sosai kuma ina sake jaddada hakan, domin Allah mu yi amfani da Kaza wajen bukukuwan mu,” inji shi.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp