fidelitybank

A saki kadarorin kudaden Afghanistan – Iran

Date:

Kasar Iran ta bukaci gwamnatin Taliban da ta bude kadarorin kudaden Afghanistan da a ka toshe tun bayan da Taliban ta karbe iko da sako su.

A cewar wani kamfanin dillancin labarai na kasar, bayan ganawarsa da mukaddashin ministan harkokin wajen Afghanistan Amir Khan Muttaqi.

Ministan harkokin wajen kasar Iran, Hossein Amirabdollahian ya bayyana cewa, kadarorin kasar Afghanistan da Amurka ta toshe cewa kamata a yi amfani da su wajen gudanar da ayyukan jin kai da kuma kyautata yanayin rayuwa a Afghanistan.

Yakin da jajirtattun al’ummar Afganistan su ka yi ya nuna cewa, babu wani karfi na waje da zai iya mamaye kasar ta Afganistan kuma ya yi mulki a can,” in ji shi.

A ranar 15 ga watan Agusta ne mayakan Taliban masu tsattsauran ra’ayin Islama suka karbe iko da kasar Afganistan a daidai lokacin da sojojin Amurka da na kasashen waje suka janye, bayan shafe shekaru 20 suna goyon bayan gwamnatin Kabul da ke samun goyon bayan kasashen Yamma.

Tuni dai gwamnatocin kasashen waje suka dukufa wajen tsara yadda za su hada kai da kungiyar Taliban, domin kaucewa tabarbarewar tattalin arziki da tsaro a Afghanistan tare da kaucewa amincewa da sabuwar gwamnati a hukumance.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faÉ—a wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaÆ™i da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunÆ™asa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban Æ™asa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke É—auka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da Æ™arfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar Æ´ansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...
X whatsapp