fidelitybank

WHO za ta samar da allurar rigakafin Korona na marasa karfi

Date:

Hukumar Lafiya ta Duniya, (WHO) ta bayar da dama ta gaggawa, domin samar da wata karin allurar riga-kafin cutar korona, mai suna Covovox, domin amfanin musamman kasashe matalauta.

Cibiya mafi girma da ke samar da riga-kafi a duniya, Serum Institute da ke Indiya, ita ce za ta samar da maganin karkashin ikon kamfanin Amurka Novavax.

Yanayin da duniya ta tsinci kanta a ciki a wannan lokacin inda ake ta samun karuwar masu kamuwa da cutar korona a kasashen duniya masu arziki da yawa, a sanadiyyar sabon nau’in cutar, wato Omicron, shi ne ya sa duniya ta shiga taitayinta da cewa ba wanda zai tsira idan ba kowa da kowa ya tsira ba.

Daman tun kafin a zo wannan gaba, da jimawa Hukumar lafiya ta Duniya take ta jaddada bukatar ganin an samar da isasshen riga-kafin da za a yi wa mutane a kasashe matalauta domin a gudu tare a tsira tare, amma WHO ta damu da yadda kasashe masu arziki maimakon su tabbatar da samar da wadatacciyar allurar a kasashe matalautan, sai suka rika tarawa fiye da bukatarsu wai domin gaba. A cewar BBC.

 

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp