fidelitybank

WHO za ta samar da allurar rigakafin Korona na marasa karfi

Date:

Hukumar Lafiya ta Duniya, (WHO) ta bayar da dama ta gaggawa, domin samar da wata karin allurar riga-kafin cutar korona, mai suna Covovox, domin amfanin musamman kasashe matalauta.

Cibiya mafi girma da ke samar da riga-kafi a duniya, Serum Institute da ke Indiya, ita ce za ta samar da maganin karkashin ikon kamfanin Amurka Novavax.

Yanayin da duniya ta tsinci kanta a ciki a wannan lokacin inda ake ta samun karuwar masu kamuwa da cutar korona a kasashen duniya masu arziki da yawa, a sanadiyyar sabon nau’in cutar, wato Omicron, shi ne ya sa duniya ta shiga taitayinta da cewa ba wanda zai tsira idan ba kowa da kowa ya tsira ba.

Daman tun kafin a zo wannan gaba, da jimawa Hukumar lafiya ta Duniya take ta jaddada bukatar ganin an samar da isasshen riga-kafin da za a yi wa mutane a kasashe matalauta domin a gudu tare a tsira tare, amma WHO ta damu da yadda kasashe masu arziki maimakon su tabbatar da samar da wadatacciyar allurar a kasashe matalautan, sai suka rika tarawa fiye da bukatarsu wai domin gaba. A cewar BBC.

 

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

ArziÆ™in Najeriya ya Æ™aru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

ÆŠan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai Æ™arfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp