fidelitybank

Gwamnan Kwara ya bayar da tallafin karatun Digiri ga dalibai 16

Date:

Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayar da tallafin karatu na digiri na farko ga dalibai 16 da su ka lashe muhawarar makarantun shugaban kasa.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban sakataren yada labaran gwamnan, Rafiu Ajakaye ya fitar a Ilorin a ranar Juma’a.

Sanarwar ta ce daliban da su ka yi fice a gasar sun sake karfafa kwarin gwiwa kan tsarin makarantun gwamnati a jihar.

Sanarwar ta yi alkawalin ci gaba da saka hannun jarin gwamnatin jihar, domin bunkasa jarin dan Adam.

Ya kuma yabawa daliban makarantun gwamnati bisa wannan kwazon da ya zama na farko a tarihin jihar.

Sanarwar ta ce gwamnatin jihar da al’ummar jihar Kwara suna alfahari da daliban da malamansu da hukumomin jihar Kwara da hukumar ilimin bai daya a jihar da kuma iyayensu .

Sanarwar ta bukaci jama’a da masu ruwa da tsaki da su marawa gwamnatocin jihohin baya bisa kokarin da su ke yi a fannin ilimi.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...

Na yafe wa Buhari duk abun da ya yi min – Buba Galadima

Buba Galadima, wanda tsohon abokin marigayi Muhammadu Buhari ne...

Shugabannin Afrika za su halarci jana’izar Buhari

Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka...

Yadda ake shirye-shiryen jana’izar Buhari a Daura

A yanzu haka dai alumma na ta tururuwa domin...

Shettima ya yi wa iyalan marigayi Muhammadu Buhari ta’aziyya a Landan

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya yi wa wasu...

Indiya na jimamin mutuwar Buhari – Modi

Firaministan India Narendra Modi, ya shiga jerin shugabanni da...

Kungiyar Gwamnoni sun bayar da hutu kan mutuwar Buhari

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya sun bayyana kaɗuwarsu...

Tinubu ya bayar da hutu don yin ta’azziyar Buhari

Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan...

Shettima ya isa Landan domin dawo da gawar marigayi Muhammadu Buhari

A safiyar yau Litinin ne mataimakin shugaban Najeriya Kashim...

Najeriya ta yi rashin Buhari – Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana rasuwar tsohon...

Tabbas Buhari mutum ne mai kyakyawan halaye mai kishin kasa – IBB

Tsohon shugaban mulkin soji a Najeriya, Janar Ibrahim Babangida,...
X whatsapp