fidelitybank

WHO: Mu kuduri niyar kawar da Korona a 2022 – Dr. Tedros

Date:

Shugaban hukumar lafiya ta duniya WHO, Dr. Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya ce, a yayin da a ka fuskanci shekarar 2021 cikin wani mawuyacin hali, ya roki kowa da kowa a sabuwar shekarar nan ya ƙuduri niyar kawar da cutar Korona ta hanyar yin rigakafin ta.

Dr Tedros ya yi wannan kiran ne ta cikin shafin sa na Twitter a ranar Litinin a wani sakon murya hoto mai motsi na dakika 37 da ya yi.

Ya ce, a sabuwar shekarar nan kafin a shiga tsakiyar ta, ya roki al’umma da su yi gangamin yin allurar na kaso 70 a fadin duniya.

Ya kuma ce, akwai kwanaki 185 a nan gaba da su ka rage na kawar da cutar ta Korona, wanda a nan gaba akwai kaso 70 kafin farkon watan Yulin 2022 na kammala murkusar da cutar, saboda haka tun daga yanzu agogo ya fara aikin irga kwanakin na kawar da cutar a doron kasa.

 

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp