fidelitybank

WHO: Mu kuduri niyar kawar da Korona a 2022 – Dr. Tedros

Date:

Shugaban hukumar lafiya ta duniya WHO, Dr. Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya ce, a yayin da a ka fuskanci shekarar 2021 cikin wani mawuyacin hali, ya roki kowa da kowa a sabuwar shekarar nan ya ƙuduri niyar kawar da cutar Korona ta hanyar yin rigakafin ta.

Dr Tedros ya yi wannan kiran ne ta cikin shafin sa na Twitter a ranar Litinin a wani sakon murya hoto mai motsi na dakika 37 da ya yi.

Ya ce, a sabuwar shekarar nan kafin a shiga tsakiyar ta, ya roki al’umma da su yi gangamin yin allurar na kaso 70 a fadin duniya.

Ya kuma ce, akwai kwanaki 185 a nan gaba da su ka rage na kawar da cutar ta Korona, wanda a nan gaba akwai kaso 70 kafin farkon watan Yulin 2022 na kammala murkusar da cutar, saboda haka tun daga yanzu agogo ya fara aikin irga kwanakin na kawar da cutar a doron kasa.

 

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp