fidelitybank

Bolsonaro na ci gaba da murmurewa a asibiti – Antonio

Date:

An kwantar da shugaban kasar Brazil, Jair Bolsonaro a asibiti da sanyin safiyar ranar Litinin, sakamakon ciwon ciki.

Kamfanin dilanci labarai na UOL ne ya tabbatar da hakan a ranar Litinin ta ce, a na ci gaba da duba lafiyarsa domin ganin ko za a iya yi masa aikin tiyata har idan ya kasance dole a cewar likitan sa Antonio Luiz Macedo.

Gidan Talabijin na Brazil mai suna Globo ya nuna hotunan Bolsonaro ya na saukowa daga matattakalar jirgin shugaban kasar, bayan ya sauka a birnin Sao Paulo da misalin karfe 1:30 na safe daidai da agogon GMT (04:30 GMT) daga nan a ka kai shi asibitin Vila Nova Star, in ji Globo.

An kwantar da Bolsonaro a asibiti sau da yawa tun lokacin da a ka caka masa wuka a lokacin yakin neman zabensa na shugaban kasa a shekarar 2018. A watan Yulin 2021, an kai shi asibitin Vila Nova Star, sakamakon toshewar hanjin da ya yi fama da shi.

Kafofin yada labaran Brazil sun ce Bolsonaro ya yi hutu a jihar Santa Catarina da ke kudancin kasar.

 

legitnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ƴan Bindiga abinci Æ™arya ne – Ƴansanda

Rundunar Æ´ansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaÉ—awa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...

Mayakan IS sun yi wa Sojojin Najeriya barna a kwana biyu

Mayaƙan IS sun ƙara kai wa sojojin Najeriya hari,...
X whatsapp