fidelitybank

Bolsonaro na ci gaba da murmurewa a asibiti – Antonio

Date:

An kwantar da shugaban kasar Brazil, Jair Bolsonaro a asibiti da sanyin safiyar ranar Litinin, sakamakon ciwon ciki.

Kamfanin dilanci labarai na UOL ne ya tabbatar da hakan a ranar Litinin ta ce, a na ci gaba da duba lafiyarsa domin ganin ko za a iya yi masa aikin tiyata har idan ya kasance dole a cewar likitan sa Antonio Luiz Macedo.

Gidan Talabijin na Brazil mai suna Globo ya nuna hotunan Bolsonaro ya na saukowa daga matattakalar jirgin shugaban kasar, bayan ya sauka a birnin Sao Paulo da misalin karfe 1:30 na safe daidai da agogon GMT (04:30 GMT) daga nan a ka kai shi asibitin Vila Nova Star, in ji Globo.

An kwantar da Bolsonaro a asibiti sau da yawa tun lokacin da a ka caka masa wuka a lokacin yakin neman zabensa na shugaban kasa a shekarar 2018. A watan Yulin 2021, an kai shi asibitin Vila Nova Star, sakamakon toshewar hanjin da ya yi fama da shi.

Kafofin yada labaran Brazil sun ce Bolsonaro ya yi hutu a jihar Santa Catarina da ke kudancin kasar.

 

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke É—auka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da Æ™arfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar Æ´ansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naÉ—a kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka Æ´anbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe Æ´anbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...
X whatsapp