fidelitybank

WHO: Mu kuduri niyar kawar da Korona a 2022 – Dr. Tedros

Date:

Shugaban hukumar lafiya ta duniya WHO, Dr. Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya ce, a yayin da a ka fuskanci shekarar 2021 cikin wani mawuyacin hali, ya roki kowa da kowa a sabuwar shekarar nan ya ƙuduri niyar kawar da cutar Korona ta hanyar yin rigakafin ta.

Dr Tedros ya yi wannan kiran ne ta cikin shafin sa na Twitter a ranar Litinin a wani sakon murya hoto mai motsi na dakika 37 da ya yi.

Ya ce, a sabuwar shekarar nan kafin a shiga tsakiyar ta, ya roki al’umma da su yi gangamin yin allurar na kaso 70 a fadin duniya.

Ya kuma ce, akwai kwanaki 185 a nan gaba da su ka rage na kawar da cutar ta Korona, wanda a nan gaba akwai kaso 70 kafin farkon watan Yulin 2022 na kammala murkusar da cutar, saboda haka tun daga yanzu agogo ya fara aikin irga kwanakin na kawar da cutar a doron kasa.

 

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp