fidelitybank

Premier League: Tottenham da Liverpool sun yi kare jini biri jini duk da jan kati

Date:

Liverpool ta yi canjaras a gasar Premier a wasan da su ka tashi kunnen doki da Tottenham wanda a ka fafata har ta kai an bai wa, Andrew Robertson jan kati.

Nasarar da Manchester City ta samu a Newcastle da ci 4-0 a baya ya sa Liverpool ba za ta iya jagorantar gasar ba, a lokacin Kirsimeti a karon farko cikin shekaru hudu, inda a yanzu kungiyar Jurgen Klopp ta ba ta maki uku.

Harry Kane ya kawo karshen rashin cin kwallaye a gasar Premier lokacin inda ya samu wata dama da Tanguy Ndombele ya zura masa, amma Spurs ta ɓata dama da dama don ninka ta a raga.

Diogo Jota ya zare kwallo a minti na 35, bayan da ya zura kwallo a ragar da Robertson ya ba shi, wanda ya barar da dama a cikin dakika 70 na farko.

Robertson ne ya fara zura kwallo a gaba a karo na biyu kawai Son Heung-min ya farke bayan kuskuren da Alisson ya yi bayan mintuna hudu a fafatawar da aka yi.

Daga nan ne aka kori dan wasan baya na Liverpool da jan kati Robertson bisa laifin keta da ya yi wa Emerson Royal, shawarar da a ka yanke bayan alkalin wasa Paul Tierney ya sa ke nazarin shawarar bayan ya kara kalla a talabijin da ke filin.

Kwallon da aka yi canjaras din ya tsawaita wasannin da Antonio Conte ya yi a Tottenham zuwa wasanni biyar, duk da cewa kungiyarsa ta na matsayi na bakwai da wasanni a samanta.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naÉ—a shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...
X whatsapp