fidelitybank

Premier League: Tottenham da Liverpool sun yi kare jini biri jini duk da jan kati

Date:

Liverpool ta yi canjaras a gasar Premier a wasan da su ka tashi kunnen doki da Tottenham wanda a ka fafata har ta kai an bai wa, Andrew Robertson jan kati.

Nasarar da Manchester City ta samu a Newcastle da ci 4-0 a baya ya sa Liverpool ba za ta iya jagorantar gasar ba, a lokacin Kirsimeti a karon farko cikin shekaru hudu, inda a yanzu kungiyar Jurgen Klopp ta ba ta maki uku.

Harry Kane ya kawo karshen rashin cin kwallaye a gasar Premier lokacin inda ya samu wata dama da Tanguy Ndombele ya zura masa, amma Spurs ta ɓata dama da dama don ninka ta a raga.

Diogo Jota ya zare kwallo a minti na 35, bayan da ya zura kwallo a ragar da Robertson ya ba shi, wanda ya barar da dama a cikin dakika 70 na farko.

Robertson ne ya fara zura kwallo a gaba a karo na biyu kawai Son Heung-min ya farke bayan kuskuren da Alisson ya yi bayan mintuna hudu a fafatawar da aka yi.

Daga nan ne aka kori dan wasan baya na Liverpool da jan kati Robertson bisa laifin keta da ya yi wa Emerson Royal, shawarar da a ka yanke bayan alkalin wasa Paul Tierney ya sa ke nazarin shawarar bayan ya kara kalla a talabijin da ke filin.

Kwallon da aka yi canjaras din ya tsawaita wasannin da Antonio Conte ya yi a Tottenham zuwa wasanni biyar, duk da cewa kungiyarsa ta na matsayi na bakwai da wasanni a samanta.

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Najeriya na cece-kuce dangane da rasuwar Muhammadu Buhari

Mutuwar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ta bar cece-kuce ga...

Da ÆŠumi-ÆŠumi: Kashim Shettima zai rako gawar Muhammadu Buhari zuwa Najeriya

Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya rasu. Ya rasu ne...

Ina Tinubu ya ke ya É“ata ba bayani – ADC

Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC, ta soki Shugaba,...

Koriya ta Arewa za ta ba Rasha ƙarin sojoji domin yaƙin Ukraine

Shugaban Koriya ta Arewa Kim Jong Un ya yi...

Jam’iyyar ADC alheri ce ga siyasar Najeriya – Femi Gbajabiamila

Shugaban ma'aikata na fadar gwamnatin Najeriya, Femi Gbajabiamila ya...

Tinubu na yunkurin tauye hakkin ma’aikata – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban ƙasa a Najeriya, Atiku Abubakar, ya...

Trump ya lafta wa ƙasashen Tarayyar Turai da Mexico harajin kashi 30

Shugaban Amurka Donald Trump ya lafta wa ƙasashen ƙungiyar...

INEC ta ce za ta buÉ—e shafin intanet domin rajistar sababbin jam’iyyu

Huhukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, ta ce nan...

EFCC na neman Rabi’u Auwalu Tijjani ruwa a jallo a Kano

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin...

An gano musabbabin hatsarin jirgin saman Indiya

Masu bincike sun bayyana sakamako na farko-farko game da...

Amurka ta haramta wa shugaban kasar Cuba shiga kasar

Amurka a karon farko ta ƙaƙaba takunkumi kan shugaban...

An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum dubu shida...
X whatsapp