fidelitybank

Manchester City za ta jagoranci teburin Premier a Kirsimeti

Date:

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, ya soki yadda kungiyarsa ta taka rawar gani, duk da doke Newcastle da su ka yi a gasar Premier karo na takwas a jere.

Man City, ta bude kwallo a minti biyar a fara wasan, yayin da dan wasan baya na Newcastle Ciaran Clark ya kasa kai wa Joao Cancelo hari sannan kuma Ruben Dias ya na da wani aiki mai sauki na jagorantar City a gaba.

City ta kara ta biyu a minti na 27 a lokacin da Cancelo ya dauko kwallon da tazarar yadi 35, ya doke ‘yan wasan Newcastle guda biyu sannan ya zura kwallon da ba a iya tsayawa ba a saman kusurwar dama ta wajen bugun fanareti.

Sai dai Guardiola ya fusata da bugun daga kai sai mai tsaron gida a St James Park.

Wannan nasarar ta tabbatar da cewa City za ta kasance kan gaba a gasar Premier a lokacin Kirsimeti a karo na uku kacal, kuma a duka lokutan baya a 2011-12 da 2017-18 sun ci gaba da zama zakara.

Newcastle ta ci gaba da zama a mataki na 19 a kan teburi, maki uku a bayan Watford mai matsayi na 17, kuma da bambancin kwallaye ne kawai ya sa ta ke saman kulob din Norwich City na kasa.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp