fidelitybank

Omicron:  Mutum 45 sun kamu da cutar a Najeriya – NCDC

Date:

A jiya ne Cibiyar Kula da Cututtuka ta Najeriya (NCDC) ta sanar da cewa kawo yanzu an samu bullar cutar guda 45 na Omicron na COVID-19 a kasar nan, ba tare da an samu mace-mace ba.

Darakta-Janar na NCDC, Dr Ifedayo Adetifa, wanda ya bayyana kididdigar Omicron ta Najeriya a wani taron manema labarai, ya ce, sabbin kwayoyin cutar sun kasance a cikin mutanen da ba su da tarihin tafiya, wanda ke nuna cewa kasar ta riga ta fara kamuwa da cutar.

Adetifa ya ce”Mutane Shida na Omicron da a ka gano a baya su na cikin mutanen da ke da tarihin balaguro zuwa Afirka ta Kudu, ya na da kyau ‘yan Najeriya su kiyaye tazarar jiki tare da kaucewa cudanya da duk wanda ke nuna alamun cutar numfashi”.

Ya kara da cewa “Muna dogaro da ku kare kanku da masoyinka daga COVID-19,” inji shi.

Adetifa ya kuma shawarci ‘yan Najeriya da su kara bin matakan da za su iya dakile yaduwar Omicron kamar su rage yawan taro, kara nisantar jiki, tsawon lokacin saduwa da kuma yiwuwar rufe wuraren da a ke ganin suna da hadari sosai.

Adetifa ya bukaci ‘yan Najeriya da su dauki shawarar da kwamitin shugaban kasa ya bayar kan COVID-19 da muhimmanci, ya kara da cewa hakan zai kara habaka tasirin irin wadannan ayyukan.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp