fidelitybank

Manchester City za ta jagoranci teburin Premier a Kirsimeti

Date:

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, ya soki yadda kungiyarsa ta taka rawar gani, duk da doke Newcastle da su ka yi a gasar Premier karo na takwas a jere.

Man City, ta bude kwallo a minti biyar a fara wasan, yayin da dan wasan baya na Newcastle Ciaran Clark ya kasa kai wa Joao Cancelo hari sannan kuma Ruben Dias ya na da wani aiki mai sauki na jagorantar City a gaba.

City ta kara ta biyu a minti na 27 a lokacin da Cancelo ya dauko kwallon da tazarar yadi 35, ya doke ‘yan wasan Newcastle guda biyu sannan ya zura kwallon da ba a iya tsayawa ba a saman kusurwar dama ta wajen bugun fanareti.

Sai dai Guardiola ya fusata da bugun daga kai sai mai tsaron gida a St James Park.

Wannan nasarar ta tabbatar da cewa City za ta kasance kan gaba a gasar Premier a lokacin Kirsimeti a karo na uku kacal, kuma a duka lokutan baya a 2011-12 da 2017-18 sun ci gaba da zama zakara.

Newcastle ta ci gaba da zama a mataki na 19 a kan teburi, maki uku a bayan Watford mai matsayi na 17, kuma da bambancin kwallaye ne kawai ya sa ta ke saman kulob din Norwich City na kasa.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp