fidelitybank

Kwalliya: Yar Kano ta zama Miss Najeriya

Date:

Wata budurwa ‘yar shekara 18, mai suna Shatu Garko, ‘yar asalin jihar Kano, ta zama mace ta 44 a Najeriya da ta fi kowa iya kwalliya.

Shatu Garko ta kasance mai sanye da hijabi kafin a ba ta sarautar Miss Najeriya.

An zabo mutane 37 da suka fito daga jihohin Najeriya daban-daban a matakin farko na gasar. Daga nan ne kuma a ka zabi wasu manyan mutane 18 da su ka fafata a gasar Miss Najeriya ta 44 da za su fafata a ranar karshe da ta kasance daren Juma’a.

Garko ta kai matsayi na Takwas a matsayin wanda da fito daga yankin Arewa maso Yamma, tare da sauran mahalarta Bakwai.

A yayin da Miss Najeriya ta 44, Garko ta samu kyautar Naira miliyan 10 da sabuwar mota kuma za ta zauna na shekara 1 a wani katafaren gida.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp