fidelitybank

Kwalliya: Yar Kano ta zama Miss Najeriya

Date:

Wata budurwa ‘yar shekara 18, mai suna Shatu Garko, ‘yar asalin jihar Kano, ta zama mace ta 44 a Najeriya da ta fi kowa iya kwalliya.

Shatu Garko ta kasance mai sanye da hijabi kafin a ba ta sarautar Miss Najeriya.

An zabo mutane 37 da suka fito daga jihohin Najeriya daban-daban a matakin farko na gasar. Daga nan ne kuma a ka zabi wasu manyan mutane 18 da su ka fafata a gasar Miss Najeriya ta 44 da za su fafata a ranar karshe da ta kasance daren Juma’a.

Garko ta kai matsayi na Takwas a matsayin wanda da fito daga yankin Arewa maso Yamma, tare da sauran mahalarta Bakwai.

A yayin da Miss Najeriya ta 44, Garko ta samu kyautar Naira miliyan 10 da sabuwar mota kuma za ta zauna na shekara 1 a wani katafaren gida.

besda salary

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp