fidelitybank

Ku zuba kudaden ku a cikin kasar mu – Erdoğan

Date:

Shugaban kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdoğan ya shawarci ‘yan kasar cewa, kamata ya yi Turkawa su ajiye dukkannin kudaden da su ke samu a cikin kudin kasar na Lira, domin shawo karyar darajar Lira.

Kamfanin dillancin labarai na Reuters ya rawaito cewa, a cikin watannin biyun da su ka gabata ne dai darajar Lira ta yi kasa a Turkiyya.

A wani jawabi da ya gudanar a ranar Juma’ar nan, Erdogan ya ce, ya na son dukkan ‘yan kasar su ajiye kudaden su a cikin kudin kasar, domin su gudanar da harkokinsu da kudaden su.

Ya kuma ce, muddin ba su dauki na su kudin da daraja ba, to tabbas tattalin arzikin su zai karye wanwar.

Da ya ke jawabi ga wata kungiyar ‘yan kasuwa, Erdogan ya kuma yi kira ga Turkawa da su shigo da kudaden da su ka tara na zinari a cikin tsarin banki tare da jaddada ra’ayinsa wanda bai sabawa ka’ida ba na cewa kudin ruwa ne ya jawo hauhawar farashin kayayyaki a kasar.

 

 

 

 

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp