fidelitybank

Juyin Mulki Sojoji: A gaggauta gudanar da zabe a kasar Mali

Date:

Wani taro a kasar Mali da a ka dorawa alhakin ba da shawarar jadawalin gudanar da zabukan dimokuradiyya bayan juyin mulkin da sojoji su ka yi, ya bayyana cewa ya kamata a jinkirta zaben da aka shirya yi a watan Fabrairu tsakanin watanni shida zuwa shekaru biyar a wani bangare na batun tsaro.

Tun farko dai gwamnatin rikon kwaryar kasar Mali ta amince da gudanar da zabe a watan Fabrairun shekarar 2022, watanni 18 bayan da bangaren soji karkashin jagorancin Kanar Assimi Goita ya hambarar da gwamnatin shugaba Boubacar Ibrahim Keita.

Amma bai samu ci gaba kadan ba, ya na zargin rashin tsari da tashin hankalin masu kishin Islama a Arewa da tsakiya.

Kungiyar ECOWAS wadda ita ce babbar kungiyar siyasa da tattalin arziki a yammacin Afirka, ta sanya takunkumi kan shugabannin da su ka yi juyin mulki a sakamakon haka, ta kuma yi alkawalin karawa idan har Mali ba ta samar da wani shiri na zaben watan Fabrairu nan da ranar 31 ga watan Disamba ba.

Kamfanin dillancin labarai na Reuters ya rawaito cewa, gwamnatin kasar ta ce za ta dauki shawarwarin taron sake fayyace kasa da kuma yanke shawara kan sabon jadawalin zabe a karshen watan Janairu.

Tsawaita mika mulki ga mulkin demokradiyya zai iya mayar da kasar Mali saniyar ware daga makwabtanta daga tsohuwar mulkin mallaka Faransa wadda ke da dubban sojoji a can wajen yaki da masu tada kayar baya masu alaka da al Qaeda da IS.

latest news in nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp