fidelitybank

Jihar Legas ce a kan gaba wajen fitar da fina-finai a shekarar bara – NFVCB

Date:

Babban darakta shugaban Hhukumar Tace Fina-Finai da Bidiyo ta Kasa (NFVCB), Alhaji Adedayo Thomas, ya ce, hukumar ta karbi tare da tantance adadin fina-finai 382 da masana’antar shirya fina-finai a Najeriya cikin watanni uku na karshe na shekarar 2021.

Alhaji Adebayo ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin yada labarai, Joshua Olumu, ya rabawa manema labarai a Abuja.

Sanarwar ta ce: “Ma’aikatar ta fitar da wannan adadi a rahotonta na kashi hudu na shekara, wanda ya dauki dukkan fina-finan da aka mika wa hukumar daga sassan kasar.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, jihar Legas ce ta fi yawan fina-finan da aka shirya a wannan lokacin da 181, yayin da Onitsha ke biye da fina-finai 96 da Abuja mai fina-finai 87.

Binciken da aka gudanar ya nuna cewa, Kano ta fitar da bakwai, yayin da Fatakwal da Jos suka yi uku kowannan su, Benin kuma ta na da fina-finai biyar.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp