fidelitybank

Jihar Legas ce a kan gaba wajen fitar da fina-finai a shekarar bara – NFVCB

Date:

Babban darakta shugaban Hhukumar Tace Fina-Finai da Bidiyo ta Kasa (NFVCB), Alhaji Adedayo Thomas, ya ce, hukumar ta karbi tare da tantance adadin fina-finai 382 da masana’antar shirya fina-finai a Najeriya cikin watanni uku na karshe na shekarar 2021.

Alhaji Adebayo ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin yada labarai, Joshua Olumu, ya rabawa manema labarai a Abuja.

Sanarwar ta ce: “Ma’aikatar ta fitar da wannan adadi a rahotonta na kashi hudu na shekara, wanda ya dauki dukkan fina-finan da aka mika wa hukumar daga sassan kasar.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, jihar Legas ce ta fi yawan fina-finan da aka shirya a wannan lokacin da 181, yayin da Onitsha ke biye da fina-finai 96 da Abuja mai fina-finai 87.

Binciken da aka gudanar ya nuna cewa, Kano ta fitar da bakwai, yayin da Fatakwal da Jos suka yi uku kowannan su, Benin kuma ta na da fina-finai biyar.

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp