fidelitybank

Gwamnatin tarayya za ta samar da masana’antar kyankyasar Kaji a Kano

Date:

Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya ce gwamnatin jihar Kano za ta horas da matasa aikin noma ta hanyar amfani da na’urorin zamani, domin inganta noma da kiwo a fadin jihar baki daya.

Ganduje na bayyana hakan ne a lokacin da gwamnatin tarayya ta shirya samar da masanaantar kyankyasar Kaji a jihar Kano, domin bunkasa kiwon kaji a wani bangare na kara bunkasa tattalin arziki.

Ministan kimiya, fasaha da kirkire-kirkire, Dr Ogbannaya Onu ne ya sanar da hakan a yayin da ya kawo ziyara gwajen gwamnan jihar, Dr. Abdullahi Umar Ganduje.

Dr .Ogbonnaya Onu, ya ce“Gwamnatin tarayya za ta baiwa matasa horo na musamman a kan ilimin fasaha da sarrafa kayan amfanin gona da nufin rage zaman kashe wando a tsakanin matasa”.

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp