fidelitybank

Gwamnatin tarayya za ta samar da masana’antar kyankyasar Kaji a Kano

Date:

Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya ce gwamnatin jihar Kano za ta horas da matasa aikin noma ta hanyar amfani da na’urorin zamani, domin inganta noma da kiwo a fadin jihar baki daya.

Ganduje na bayyana hakan ne a lokacin da gwamnatin tarayya ta shirya samar da masanaantar kyankyasar Kaji a jihar Kano, domin bunkasa kiwon kaji a wani bangare na kara bunkasa tattalin arziki.

Ministan kimiya, fasaha da kirkire-kirkire, Dr Ogbannaya Onu ne ya sanar da hakan a yayin da ya kawo ziyara gwajen gwamnan jihar, Dr. Abdullahi Umar Ganduje.

Dr .Ogbonnaya Onu, ya ce“Gwamnatin tarayya za ta baiwa matasa horo na musamman a kan ilimin fasaha da sarrafa kayan amfanin gona da nufin rage zaman kashe wando a tsakanin matasa”.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp