fidelitybank

Gwamnatin Kebbi ta yi hadin gwiwa da Likitocin kasa da kasa

Date:

Kungiyar likitoci mai zaman kanta ba tare da iyaka ba ta kasa da kasa ta kasar Faransa, (Doctors without Borders) ta ce a shirye ta ke ta hada gwiwa da gwamnatin jihar Kebbi, domin isar da ayyukan kiwon lafiya ga al’ummar jihar.

Gwamnan jihar Kebbi, Abubakar Atiku Bagudu ne ya karbi bakwancin tawagar karkashin jagorancin shugaban tawagar, Dr Shaukat Muttaqi a gidan gwamnati dake Birnin Kebbi.

A lokacin da ya ke karbar tawagar,  a madadin gwamnan, shugaban ma’aikatan jihar, Alhaji Sulaiman Muhammad Argungu, ya yi maraba da likitocin tare da bayyana farin cikinsa dangane da shirye-shiryen sanya hannu kan yarjejeniyar (MOU) da hadin gwiwa da gwamnati.

Ya kuma tabbatar wa da tawagar cewa, gwamnatin jihar Kebbi za ta samar da yanayi mai kyau, domin gudanar da aikin yadda ya kamata wajen samun kyakkyawan aiki.

Shugaban tawagar, Dr. Shaukat Muttaqi ya bayyana cewa, makasudun ziyarar ta su ita ce, tattauna muhimman ayyukan da suka kiwon lafiya da shirin samar da abinci mai gina jiki da kuma kula da matsalolin al’umm a jihar Kebbi.

A cewarsa, kungiyar Doctors without Borders ta dukufa wajen samar da ayyukan jinya kyauta ga al’ummar jihar Kebbi a shirinta na watanni shida na farko tare da fatan cimma yarjejeniya da ma’aikatar lafiya da jihar Kebbi, domin fara ayyuka cikin gaggawa.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp