fidelitybank

‘Yan bindiga sun bude wuta a kan shugabannin APC na Enugu

Date:

Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu ‘yan bindiga sun yi kutse a wajen wani taron shugabannin jam’iyyar APC a karamar hukumar Enugu ta Kudu tare da bude musu

Rahotanni sun ce ‘yan bindigar kusan su bakwai sun kashe mutum biyu tare da raunata wasu da dama yayin da suka yi awon gaba da mutum daya daga cikin shugabannin na APC na mazaba ta uku ta unguwar Obeagu Awkunanaw a karamar hukumar Enugu ta Kudu.

Daya daga cikin wadanda ‘yan bindigar suka kashe shi ne, tsohon shugaban jam’iyyar na karamar hukumar na baya-bayan nan, wanda kuma shi ne mataimakin shugaban matasa na jan’iyyar na jihar a yanzu, mai suna, Kelvin Ezeoha, a cewar BBC.

Sai dai har kawo wannan lokacin ba a san ko harin na da nasaba da siyasa ba ko kuma hari ne na haramtacciyar kungiyar ‘yan aware ta Biyafara ba, IPOB, wadanda suke kai hare-hare a kan jama’a a yankin Kudu maso Gabas na Najeriya da sunan tabbatar da dokar zama a gida.

Zuwa lokacin hada wannan rahoton, rundunar ‘yan sanda ta jihar ta Enugu ba ta ce komai ba ko fitar da wata sanarwa dangane da harin.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp