fidelitybank

Gobara ta kona dukiyar da ta haura Naira miliyan 3 a Kano

Date:

Wata gobara ta ƙone tarin kaya da abinci da kuɗin su ya haura Naira miliyan uku da rabi a unguwar Lokan Maƙera ƙaramar hukumar Gwale da ke birnin Kano.

Da ya ke jawabi ga manema labarai, mai gidan, Malam Sulaiman Abdullahi Lokon Makera, ya bayyana cewa, wutar ta tashi da misalin ƙarfe biyu na rana, sakamakon wutar lantarki mai ƙarfi.

Ya ce, “Wutar ta ƙone kayan sawa da kayan abinci da muhimman takardu da rufin ɗakuna guda huɗu, sai dai babu wanda ya jikkata a cikin mu”.

Tuni dai hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar Kano ƙarƙashin shugaban hukumar Dr. Sale Aliyu Jilli, ta ziyarci gidan tare da kai gudunmawar kayan abinci da kayan rufin kwano da siminti da katifu domin rage masa raɗadi.

Hukumar bayar da agajin gaggawar, ta kuma yi kira ga sauran al’umma da su rinka kiyaye wa da kayayyakin wuta musamman a wannan lokaci na hunturu.

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...
X whatsapp