fidelitybank

Gobara ta kona dukiyar da ta haura Naira miliyan 3 a Kano

Date:

Wata gobara ta ƙone tarin kaya da abinci da kuɗin su ya haura Naira miliyan uku da rabi a unguwar Lokan Maƙera ƙaramar hukumar Gwale da ke birnin Kano.

Da ya ke jawabi ga manema labarai, mai gidan, Malam Sulaiman Abdullahi Lokon Makera, ya bayyana cewa, wutar ta tashi da misalin ƙarfe biyu na rana, sakamakon wutar lantarki mai ƙarfi.

Ya ce, “Wutar ta ƙone kayan sawa da kayan abinci da muhimman takardu da rufin ɗakuna guda huɗu, sai dai babu wanda ya jikkata a cikin mu”.

Tuni dai hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar Kano ƙarƙashin shugaban hukumar Dr. Sale Aliyu Jilli, ta ziyarci gidan tare da kai gudunmawar kayan abinci da kayan rufin kwano da siminti da katifu domin rage masa raɗadi.

Hukumar bayar da agajin gaggawar, ta kuma yi kira ga sauran al’umma da su rinka kiyaye wa da kayayyakin wuta musamman a wannan lokaci na hunturu.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp