fidelitybank

Direban Tireloli sun kashe hanya a Gombe sakamakon harbin abokin aikin su

Date:

Gwamnatin jihar Gombe ta yi kira da a al’ummar jihar da su kwantar da hankula, bayan wani dan sanda da ya harbe wani direban motar Tanka a lokacin da aka samu rashin jituwa a hanyar Gombe ta Dukku zuwa Darazo.

Kwamishinan yada labarai na jihar, Julius Ishaya Lepes da takwaransa na ma’aikatar tsaron cikin gida da wayar da kan jama’a, Adamu Kupto Dishi ne suka yi wannan kiran yayin ganawa da manema labarai da yammacin Litinin.

Julius ya ce,”Harbin ya faru ne a lokacin da aka samu rashin jituwa lokacin da direban tankar (Abdullahi Bello) ya ki amincewa da umarnin dan sandan ga direban Tankar da ya sauko daga motarsa a shingen binciken ‘yan sanda da ke mahadar Hashidu a safiyar ranar Litinin, bayan harbe-harbe, wasu direbobin Tankar dakon man ne nan take suka tattara tankunansu tare da tare hanyar na tsawon sa’o’i da dama, domin nuna goyon bayansu ga abokin aikinsu wanda ya haifar da hatsaniya a kan babbar hanyar da ta hada Gombe da Bauchi ta hanyar Darazo da sauran jihohin Arewa maso Yamma”. Acewar su.

Ya ce, gwamnati ta sa baki cikin gaggawa, domin dakile doka da oda, saboda an kwancewa dan sandan makamai tare da kama shi, inda ya ce, a halin yanzu hukumomin ‘yan sanda a Gombe na gudanar da bincike, domin gano musabbabin faruwar lamarin.

nigeria newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...
X whatsapp