fidelitybank

Dalibai: Mun baiwa Buhari wa’adin kwanaki 14 a kan Sokoto

Date:

Daliban Jihar Sokoto sun baiwa shugaban kasa, Muhammadu Buhari, wa’adin kwana 14 ya ziyarci jihar tare da biyan diyyar mutanen da ’yan bindiga su ka yi wa kisan gilla.

Sakataren kungiyar, Muhammad Aminu, ya ce, idan kwana 14 ta cika ba tare da Buhari ya yi abin da su ka bukata ba, to za su bullo masa ta wata hanyar.

Aminya ta rawaito cewa, shugabannin daliban Jihar Sokoto sun ce ziyarar Buhari zuwa jihar ta zama babu makawa, saboda yadda ’yan bindiga ke yawan yi wa mutanen jihar kisan gilla.

“Muna kira ga shugaban kasa ya yi duk shirin da zai yi ya ziyarci Jihar Sokoto cikin kwana 14 ya gane wa kansa, ya kuma tattauna da kwamandojin yaki, domin ya gano matsalatar da ke hana samun ci gaba a yaki da ’yan bindiga a jihar”. inji daliban.

Ya shaida wa maneman labarai cewa, “Yanzu haka ba mu da kwanciyar hankali a jiharmu, bisa dukkan alamu kuma gwamnati ta fita batun mutanen Jihar Sokoto”.

 

thisday nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp