fidelitybank

Dalibai: Mun baiwa Buhari wa’adin kwanaki 14 a kan Sokoto

Date:

Daliban Jihar Sokoto sun baiwa shugaban kasa, Muhammadu Buhari, wa’adin kwana 14 ya ziyarci jihar tare da biyan diyyar mutanen da ’yan bindiga su ka yi wa kisan gilla.

Sakataren kungiyar, Muhammad Aminu, ya ce, idan kwana 14 ta cika ba tare da Buhari ya yi abin da su ka bukata ba, to za su bullo masa ta wata hanyar.

Aminya ta rawaito cewa, shugabannin daliban Jihar Sokoto sun ce ziyarar Buhari zuwa jihar ta zama babu makawa, saboda yadda ’yan bindiga ke yawan yi wa mutanen jihar kisan gilla.

“Muna kira ga shugaban kasa ya yi duk shirin da zai yi ya ziyarci Jihar Sokoto cikin kwana 14 ya gane wa kansa, ya kuma tattauna da kwamandojin yaki, domin ya gano matsalatar da ke hana samun ci gaba a yaki da ’yan bindiga a jihar”. inji daliban.

Ya shaida wa maneman labarai cewa, “Yanzu haka ba mu da kwanciyar hankali a jiharmu, bisa dukkan alamu kuma gwamnati ta fita batun mutanen Jihar Sokoto”.

 

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mu na aiki tuƙuru wajen daƙile ayyukan ta’adda a Najeriya – Christopher Musa

Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya tabbatarwa...

Mayaƙan ISWAP sun harbe Manoma 23 a Borno

Rahotanni sun bayyana cewa ƙungiyar mayaƙan ISWAP ta kashe...

Real Madrid ta ɗauki ɗan wasan baya daga Bournemouth

Real Madrid ta sanar da sayen ɗan wasan baya...

Gwamnatin Kano ta haramta yin bikin Ƙauyawa da gidajen biki

Hukumar tace fina-finai a jihar Kano ta sanar da...

An kashe ƴan Boko Haram biyar a Borno

Dakarun sojin Najeriya haɗe da wasu maharba sun daƙile...

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...
X whatsapp