fidelitybank

Da yuwar Najeriya ta kara ciwo sabon bashi – Adesina

Date:

Gwamnatin tarayya ta ce, da yiwuwar Najeriya ta ci gaba da ciyo bashi, domin ci gaba da biyan tallafin man fetur.

Mai magana da yawun shugaban kasa, Femi Adesina, ne ya bayyana hakan yayin da ya ke magana ta cikin shirin Sunrise Daily na gidan talabijin na Channels TV da safiyar Laraba.

A cewrsa: “Ko ma dai yaya ne dole ne Najeriya ta ji a jikinta. Ko dai mu É—anÉ—ana kuÉ—armu a matsayinmu na ‘yan Æ™asa…ko kuma gwamnati ta ci gaba da ciyo bashi, wanda ba zai yi wa gwamnatin tarayya da jihohi kyau ba a tattalin arziki.

“Kun san irin yawan kuÉ—in da za a adana idan aka soke tallafin sannan kuma a saka su cikin wani fannin na Æ™asa. Idan ba a yi hakan ba a yanzu – na yarda ba abu ne mai sauÆ™i ba a yanzu – to fa dole ne mu É—anÉ—ana kuÉ—armu.”

A shekarar da ta gabata Majalisar Dattawa ta amince wa gwamnatin Buhari ta ciyo bashi iri-iri, ciki har da na dala biliyan 6.1, sai kuma na dala biliyan 16 da wani na yuro biliyan É—aya a watannin Yuli da Nuwamba kowannensu.

Akwai yiwuwar gwamnati ta kashe naira tiriliyan biyu da rabi cikin shekara É—aya da rabi da gwamnatin ta ce za ta ci gaba da biyan tallafin. A cewar BBC.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Æ´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baÉ—ala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...
X whatsapp