fidelitybank

Da dumi-Dumi: Kwamishinan Ganduje ya yi murabus

Date:

Shehu Na’Allah Kura, kwamishinan kudi da bunkasa tattalin arzikin jihar Kano, ya yi murabus.

Kwamishinan yada labarai, Malam Muhammadu Garba ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis.

Kura ya yi murabus daga kan kujerarsa ta Kwamishinan Ganduje, bayan shugaban ma’aikatan sa Ali Haruna Makoda ya ajiye aikin tare da koma jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) karkashin jagorancin tsohon Gwamna Rabi’u Musa Kwankwaso.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “Daya daga cikin kwamishinonin tsagin Sanata Ibrahim Shekarau da gwamnatin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje a ma’aikatar kudi da ci gaban tattalin arziki, Shehu Na’Allah Kura ya yi murabus ya koma wajen ubangidansa.

A cewar Malam Muhammad Garba, an nada Kura a matsayin kwamishinan ma’aikatar ne bisa bukatar Shekarau bayan zaben 2019.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp