fidelitybank

BUK: Tsofaffin dalibai sun bayar da tallafin 500,000 ga dalibai marasa karfi

Date:

Ƙungiyar tsofaffin daliban jami’ar Bayero aji na shekarar 1989, sun bada taimakon kudi Naira Dubu Dari Biyar, ga jami’ar na tallafin karatu ga daliban jihar Kano da basu da karfin iya biyan kudin makaranta.

Shugaban ƙungiyar, Dr Kabiru Jinjiri Ringim, ne ya bayyana haka a ranar Juma’a lokacin da ya jagoranci wakilcin mambobin ƙungiyar, domin bada tallafin ga shugaban jami’ar ta Bayero a ofishin sa.

Dr. Jinjiri, ya ce,”A ƙoƙarin da ‘yan ƙungiyar su ke na ganin cewar an tallafawa marasa shi, musamman ma a bangaren ilimi, sun saka damba na gudanar da aiyyuka daban-daban, duk shekara kamar yadda ƙungiyar ta saba”.

A nasa jawabin shugaban jami’ar Bayero, Farfesa Sagir Adamu Abbas, wanda mataimakin shugaban jami’ar bangaren gudanarwa, Farfesa Mahmud Umar Sani, yabawa Kungiyar ya yi, inda yace lamarin ya zo adaidai lokacin da ake bukatar sa.

Dr. Sule Ya’u Sule da Farfesa Kabir Isa Dandago, da tsohon kwamishinan Shari’a na Jigawa Yakubu A Ruba , mai muƙamin SAN na cikin mambobin kungiyar da suka halarci taron.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp