fidelitybank

BUK: Tsofaffin dalibai sun bayar da tallafin 500,000 ga dalibai marasa karfi

Date:

Ƙungiyar tsofaffin daliban jami’ar Bayero aji na shekarar 1989, sun bada taimakon kudi Naira Dubu Dari Biyar, ga jami’ar na tallafin karatu ga daliban jihar Kano da basu da karfin iya biyan kudin makaranta.

Shugaban ƙungiyar, Dr Kabiru Jinjiri Ringim, ne ya bayyana haka a ranar Juma’a lokacin da ya jagoranci wakilcin mambobin ƙungiyar, domin bada tallafin ga shugaban jami’ar ta Bayero a ofishin sa.

Dr. Jinjiri, ya ce,”A ƙoƙarin da ‘yan ƙungiyar su ke na ganin cewar an tallafawa marasa shi, musamman ma a bangaren ilimi, sun saka damba na gudanar da aiyyuka daban-daban, duk shekara kamar yadda ƙungiyar ta saba”.

A nasa jawabin shugaban jami’ar Bayero, Farfesa Sagir Adamu Abbas, wanda mataimakin shugaban jami’ar bangaren gudanarwa, Farfesa Mahmud Umar Sani, yabawa Kungiyar ya yi, inda yace lamarin ya zo adaidai lokacin da ake bukatar sa.

Dr. Sule Ya’u Sule da Farfesa Kabir Isa Dandago, da tsohon kwamishinan Shari’a na Jigawa Yakubu A Ruba , mai muƙamin SAN na cikin mambobin kungiyar da suka halarci taron.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

JAMB ta amince da maki 150 mafi ƙanƙanta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haɗakar ADC na ɓaɓatu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...

Ba ruwan Biri da gada a makamin Nukiliya – Shettima

Mataimakin shugaba Najeriya Kashim Shettima ya ce ƙasar za...

An kashe Mutane 70 a jihar Filato

Rahotonni daga jihar Filato na cewa ƴanbindiga sun kai...

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...

Tsohon Ministan kuma jigo a PDP ya koma ADC

Tsohon ministan harkokin ‘yan sanda kuma sau uku a...

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...
X whatsapp