Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayyana zaben shugabanin jam’iya na kananan hukumomi da na jiha wanda bangaren gwamna, ADr. bdullahi Ganduje na jam’iyyar APC ya gudanar a matsayin haramtacce, mara tushe balle makama.
Alkalin kotun, mai shari’a Hamza Muazu, a hukuncin da ya yanke a ranar Juma’a, ya amince da zaben da zaben bangaren, Sanata Ibrahim Shekarau.
Idan ba a manta ba, a ranar 30 ga watan Nuwamba, kotu ta bayyana zarge-zargen da bangaren Abdullahi Ganduje na jam’iyyar ya yi a matsayin haramtacce.
Karin bayani zai zo a nan gaba…