fidelitybank

Borno: Zulum ya biya alawus din CJTF da mafarauta

Date:

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya amince da biyan alawus-alawus na wata daya ga dubban masu aikin sa kai da ke yaki da Boko Haram.

Zulum ya bayyana haka ne a ranar Litinin a lokacin da ya karbi bakwancin shugabannin bangarori daban-daban na masu aikin sa kai da masu tsaftar muhalli da ke aiki a cikin birnin Maiduguri da kuma karamar hukumar Jere a jihar.

Gwamnan ya hada da ma’aikatan tsaftar muhalli da ke aikin tsaftace al’ummomin da ‘yan tada kayar baya suka lalata kafin a sake gina su da kuma masu tsafta da ke aiki a cibiyoyin gwamnati da hukumomi.

Ya kuma ce,”A madadin daukacin al’ummar jihar Borno, ina mika sakon godiyarmu a gare ku. Muna godiya na har abada ga dukan sadaukarwar da ku ke yi. Tun daga karfe 6:00 na safe, da yawa daga cikinku kuna kan titunan mu ku na shara”. Inji Zulum.

Kungiyoyin sun hada da Civilian Joint Task Force (CJTF) da kuma mafarautar jihar.

 

fg spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp