fidelitybank

An sallami shugaban kasar Brazil daga asibiti

Date:

An sallami shugaban kasar Brazil, Jair Bolsonaro daga asibiti a ranar Laraba, kwanaki biyu bayan an kwantar da shi sakamakon toshewar hanji.

Tun a shekarar 2018 lokacin gangamin yakin zaben san a shugaban kasar, wni ya caka masa wuka a ciki, lamarin da ya rinka haifar masa da ciwon ciki.

Bolsonaro ya shaida cewa, “An sallame ni yanzu. Na gode duka, “shugaban na Brazil mai ra’ayin mazan jiya ya wallafa a shafin Twitter.

Likitan Bolsonaro, Antonio Macedo, ya shaida wa manema labarai cewa, shugaban ya murmure kuma a shirye ya ke ya koma bakin aiki, ya kara da cewa zai kasance kan abinci na musamman, sannan a karshen mako kuma ba zai iya yin ayyukan motsa jiki ba, har sai ya murmure.

Bolsonaro, wanda ke kan karagar mulki tun shekarar 2019, kuma ya na shirin sake tsayawa takara a zaben shugaban kasa da aka shirya yi a watan Oktoba, ya ce zai ci gaba da gudanar da manufofin saa na yau da kullum, ciki har da ziyarar da zai kai kasar Rasha a watan Fabrairu.

A yanzu haka Bolsonaro na hutu ne a jihar Santa Catarina da ke Kudancin Brazil lokacin da a ka kai shi cikin gaggawa zuwa asibitin na Vila Nova Star da ke Sao Paulo da sanyin safiyar Litinin bayan fama da ciwon ciki.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp