fidelitybank

An sallami shugaban kasar Brazil daga asibiti

Date:

An sallami shugaban kasar Brazil, Jair Bolsonaro daga asibiti a ranar Laraba, kwanaki biyu bayan an kwantar da shi sakamakon toshewar hanji.

Tun a shekarar 2018 lokacin gangamin yakin zaben san a shugaban kasar, wni ya caka masa wuka a ciki, lamarin da ya rinka haifar masa da ciwon ciki.

Bolsonaro ya shaida cewa, “An sallame ni yanzu. Na gode duka, “shugaban na Brazil mai ra’ayin mazan jiya ya wallafa a shafin Twitter.

Likitan Bolsonaro, Antonio Macedo, ya shaida wa manema labarai cewa, shugaban ya murmure kuma a shirye ya ke ya koma bakin aiki, ya kara da cewa zai kasance kan abinci na musamman, sannan a karshen mako kuma ba zai iya yin ayyukan motsa jiki ba, har sai ya murmure.

Bolsonaro, wanda ke kan karagar mulki tun shekarar 2019, kuma ya na shirin sake tsayawa takara a zaben shugaban kasa da aka shirya yi a watan Oktoba, ya ce zai ci gaba da gudanar da manufofin saa na yau da kullum, ciki har da ziyarar da zai kai kasar Rasha a watan Fabrairu.

A yanzu haka Bolsonaro na hutu ne a jihar Santa Catarina da ke Kudancin Brazil lokacin da a ka kai shi cikin gaggawa zuwa asibitin na Vila Nova Star da ke Sao Paulo da sanyin safiyar Litinin bayan fama da ciwon ciki.

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp