fidelitybank

Amurkawa su yi watsi da karyar Trump – Biden

Date:

Shugaban kasar Amurka, Joe Biden, ya bukaci Amurkawa da su yi watsi da irin karairayin da ya yi musu a jawabin da ya yi a ranar Alhamis don tunawa da cika shekara guda da tayar da rikici na kutsawa fadar gwamnatin Amurka da magoya bayan tsohon shugaban kasar, Donald Trump, su ka yi a ranar 6 ga watan Janairu.

Biden, dan jam’iyyar Democrat, ya kayar da Trump na Republican a zaben 2020, amma tsohon shugaban kasar ya yi karyar cewa an tafka magudi a zaben, kuma jawabin da ya yi makonni biyu gabanin rantsar da Biden da ya bukaci magoya bayansa da su yi fada tare da rura wutar tarzomar da aka yi a Capitol.

Biden da mataimakin shugaban kasa Kamala Harris za su yi magana a Capitol ranar alhamis dinnan kuma Fadar White House ta ce Biden zai dora alhakin ga Trump game da tashin hankalin shekara guda da ta gabata.

Mutane hudu ne suka mutu a ranar tarzomar, yayin da dan sandan Capitol daya ya mutu washegari.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp