fidelitybank

A madadin ECOWAS Najeriya za ta dauki mataki a kan rikicin Mali – Buhari

Date:

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan, ya ziyarci shugaba Muhammadu Buhari a fadarsa a yau Alhamis.

A cewar mai magana da yawun fadar shugaban ƙasa, Femi Adesina, Jonathan ya yi wa Buhari jawabi game da halin da a ke ciki a siyasar ƙasar Mali.

Adesina ya ce,”Za a gudanar da taron ƙungiyar Ecowas na musamman a Ghana ranar Lahadi, domin tattauna matsalolin Mali, dalilin da ya sa Jonathan, a matsayinsa na manzo na musamman daga ƙungiyar Ecowas, ya ziyarci Buhari kenan”.

Ya ƙara da cewa, “Buhari ya jaddada matsayarsa cewa, duk wani mataki da Najeriya za ta ɗauka kan rikicin siyasar Mali za ta yi shi ne a madadin ECOWAS”.A cewar Adesina.

Tun farko Buhari ya karɓi baƙwancin wakili na musamman daga shugaban riƙon ƙwarya na Mali, Kanal Asimi Goita. Buhari ya yi alƙawarin cewa Najeriya za ta yi “bakin ƙoƙarinta” wajen taimaka wa Mali.

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp