fidelitybank

A madadin ECOWAS Najeriya za ta dauki mataki a kan rikicin Mali – Buhari

Date:

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan, ya ziyarci shugaba Muhammadu Buhari a fadarsa a yau Alhamis.

A cewar mai magana da yawun fadar shugaban ƙasa, Femi Adesina, Jonathan ya yi wa Buhari jawabi game da halin da a ke ciki a siyasar ƙasar Mali.

Adesina ya ce,”Za a gudanar da taron ƙungiyar Ecowas na musamman a Ghana ranar Lahadi, domin tattauna matsalolin Mali, dalilin da ya sa Jonathan, a matsayinsa na manzo na musamman daga ƙungiyar Ecowas, ya ziyarci Buhari kenan”.

Ya ƙara da cewa, “Buhari ya jaddada matsayarsa cewa, duk wani mataki da Najeriya za ta ɗauka kan rikicin siyasar Mali za ta yi shi ne a madadin ECOWAS”.A cewar Adesina.

Tun farko Buhari ya karɓi baƙwancin wakili na musamman daga shugaban riƙon ƙwarya na Mali, Kanal Asimi Goita. Buhari ya yi alƙawarin cewa Najeriya za ta yi “bakin ƙoƙarinta” wajen taimaka wa Mali.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp