fidelitybank

A madadin ECOWAS Najeriya za ta dauki mataki a kan rikicin Mali – Buhari

Date:

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan, ya ziyarci shugaba Muhammadu Buhari a fadarsa a yau Alhamis.

A cewar mai magana da yawun fadar shugaban ƙasa, Femi Adesina, Jonathan ya yi wa Buhari jawabi game da halin da a ke ciki a siyasar ƙasar Mali.

Adesina ya ce,”Za a gudanar da taron ƙungiyar Ecowas na musamman a Ghana ranar Lahadi, domin tattauna matsalolin Mali, dalilin da ya sa Jonathan, a matsayinsa na manzo na musamman daga ƙungiyar Ecowas, ya ziyarci Buhari kenan”.

Ya ƙara da cewa, “Buhari ya jaddada matsayarsa cewa, duk wani mataki da Najeriya za ta ɗauka kan rikicin siyasar Mali za ta yi shi ne a madadin ECOWAS”.A cewar Adesina.

Tun farko Buhari ya karɓi baƙwancin wakili na musamman daga shugaban riƙon ƙwarya na Mali, Kanal Asimi Goita. Buhari ya yi alƙawarin cewa Najeriya za ta yi “bakin ƙoƙarinta” wajen taimaka wa Mali.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp