fidelitybank

2023: Kowacce jam’iyya za ta iya fitar da ‘yan takara da ‘yar tinke – Majalisa

Date:

Majalisar dokokin ta tarraya ta yi wa kudurin dokar zabe gyaran fuska, ta yadda a yanzu ‘yan majalisun suka baiwa jam’iyyun siyasa damar zaben tsarin da suke so wajen fitar da ‘yan takara.

Gyaran da majalisun biyu ta dattawa da kuma ta wakilai suka yi, a yanzu kudurin ya tanadi kowace jam’iyya cewa za ta iya fitar da ‘yan takararta ta hanyar zaben ‘yar tinke ko kai tsaye ko kuma ta sasanci.

Majalisun sun zartar da cewa kowace jam’iyya za ta rinka fitar da ‘yan takararta ne ta hanyar zaben ‘yar tinke kawai.

Bayan an mika wa shugaba, Muhammadu Buhari, ya sanya hanu a kan kudurin, domin ya zama doka sai ya ki amincewa da wannan tsari, ya na bukatar su bayar da wani zabi, abin da ya sa aka mayar wa hadakar majalisar kudurin, domin ta sake bibiyar kudurin tare da yin kwaskwarimar.

A yayin zaman da suka yi ne daban-daban a ranar Larabar nan, aka sake gabatar da kudurin, wanda Sanata Yahaya Abdullahi ya gabatar da shi a majalisar dattawa yayin da Abubakar Fulata ya gabatar a majalisar wakilai. A cewar BBC.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp