fidelitybank

2023: Kowacce jam’iyya za ta iya fitar da ‘yan takara da ‘yar tinke – Majalisa

Date:

Majalisar dokokin ta tarraya ta yi wa kudurin dokar zabe gyaran fuska, ta yadda a yanzu ‘yan majalisun suka baiwa jam’iyyun siyasa damar zaben tsarin da suke so wajen fitar da ‘yan takara.

Gyaran da majalisun biyu ta dattawa da kuma ta wakilai suka yi, a yanzu kudurin ya tanadi kowace jam’iyya cewa za ta iya fitar da ‘yan takararta ta hanyar zaben ‘yar tinke ko kai tsaye ko kuma ta sasanci.

Majalisun sun zartar da cewa kowace jam’iyya za ta rinka fitar da ‘yan takararta ne ta hanyar zaben ‘yar tinke kawai.

Bayan an mika wa shugaba, Muhammadu Buhari, ya sanya hanu a kan kudurin, domin ya zama doka sai ya ki amincewa da wannan tsari, ya na bukatar su bayar da wani zabi, abin da ya sa aka mayar wa hadakar majalisar kudurin, domin ta sake bibiyar kudurin tare da yin kwaskwarimar.

A yayin zaman da suka yi ne daban-daban a ranar Larabar nan, aka sake gabatar da kudurin, wanda Sanata Yahaya Abdullahi ya gabatar da shi a majalisar dattawa yayin da Abubakar Fulata ya gabatar a majalisar wakilai. A cewar BBC.

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...
X whatsapp