fidelitybank

2023: Kowacce jam’iyya za ta iya fitar da ‘yan takara da ‘yar tinke – Majalisa

Date:

Majalisar dokokin ta tarraya ta yi wa kudurin dokar zabe gyaran fuska, ta yadda a yanzu ‘yan majalisun suka baiwa jam’iyyun siyasa damar zaben tsarin da suke so wajen fitar da ‘yan takara.

Gyaran da majalisun biyu ta dattawa da kuma ta wakilai suka yi, a yanzu kudurin ya tanadi kowace jam’iyya cewa za ta iya fitar da ‘yan takararta ta hanyar zaben ‘yar tinke ko kai tsaye ko kuma ta sasanci.

Majalisun sun zartar da cewa kowace jam’iyya za ta rinka fitar da ‘yan takararta ne ta hanyar zaben ‘yar tinke kawai.

Bayan an mika wa shugaba, Muhammadu Buhari, ya sanya hanu a kan kudurin, domin ya zama doka sai ya ki amincewa da wannan tsari, ya na bukatar su bayar da wani zabi, abin da ya sa aka mayar wa hadakar majalisar kudurin, domin ta sake bibiyar kudurin tare da yin kwaskwarimar.

A yayin zaman da suka yi ne daban-daban a ranar Larabar nan, aka sake gabatar da kudurin, wanda Sanata Yahaya Abdullahi ya gabatar da shi a majalisar dattawa yayin da Abubakar Fulata ya gabatar a majalisar wakilai. A cewar BBC.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp