fidelitybank

Yahaya Bello ya tabbatar da kudirn tsayawa takara a 2023

Date:

Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya bayyana aniyarsa na tsayawa takarar shugaban kasa a 2023, bayan babban taron jam’iyyar APC da aka shirya gudanarwa a wata mai zuwa.

A ranar 26 ga watan Fabrairu ne jam’iyya mai mulki za ta gudanar da babban taronta na kasa.

Bello, wanda ya bayyana hakan a wata tattaunawa da ya yi da manema labarai a Lokoja, bayan da wasu ‘yan Najeriya na gida da waje ke matsa masa lamba kan ya tsaya takarar shugabancin kasa a wani yunkuri na kara karfafa nasarorin da shugaba Muhammadu Buhari ya samu.

Ya ce: “Bisa umarni da kiran ‘yan Najeriya, matasan Najeriya da mata da jama’a a duk fadin duniya da ke kira na da in tsaya takara, domin in kara kaimi kan nasarar da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya samu. Tabbas zan amsa  hakan bayan taron mu kamar yadda ya kasance.”

Gwamnan ya bayyana fatansa na cewa APC za ta kara zage bayan babban taron kasa.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Najeriya na cece-kuce dangane da rasuwar Muhammadu Buhari

Mutuwar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ta bar cece-kuce ga...

Da Ɗumi-Ɗumi: Kashim Shettima zai rako gawar Muhammadu Buhari zuwa Najeriya

Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya rasu. Ya rasu ne...

Ina Tinubu ya ke ya ɓata ba bayani – ADC

Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC, ta soki Shugaba,...

Koriya ta Arewa za ta ba Rasha ƙarin sojoji domin yaƙin Ukraine

Shugaban Koriya ta Arewa Kim Jong Un ya yi...

Jam’iyyar ADC alheri ce ga siyasar Najeriya – Femi Gbajabiamila

Shugaban ma'aikata na fadar gwamnatin Najeriya, Femi Gbajabiamila ya...

Tinubu na yunkurin tauye hakkin ma’aikata – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban ƙasa a Najeriya, Atiku Abubakar, ya...

Trump ya lafta wa ƙasashen Tarayyar Turai da Mexico harajin kashi 30

Shugaban Amurka Donald Trump ya lafta wa ƙasashen ƙungiyar...

INEC ta ce za ta buɗe shafin intanet domin rajistar sababbin jam’iyyu

Huhukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, ta ce nan...

EFCC na neman Rabi’u Auwalu Tijjani ruwa a jallo a Kano

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin...

An gano musabbabin hatsarin jirgin saman Indiya

Masu bincike sun bayyana sakamako na farko-farko game da...

Amurka ta haramta wa shugaban kasar Cuba shiga kasar

Amurka a karon farko ta ƙaƙaba takunkumi kan shugaban...

An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum dubu shida...
X whatsapp